A yau Juma'a rahotanni na cewa an ga jinjirin watan azumin Ramadan a Saudiyya. Hukumomi sun umurci a fara azumi daga gobe ...
Shugabn Najeriya Bola Tinubu ya rattaba hannu akan kudirin kasafin 2025 na naira tiriliyan 54.99 zuwa doka. Tinubu ya rattaba ...
Kungiyar Hamas ta bukaci al’ummar kasa da kasa su yiwa Isra’ila matsin lamba ta shiga gaba ta gaba ta yarjejeniyar tsagaita ...
Shirin Domin Iyali na wannan mako ya bude babi ne kan matsalar cin zarafi da ake samua tsakanin ma'aurata, inda shirin ya ...
A jiya Laraba aka tsinci gawar jarumin masana’antar shirya fina-finan Amurka Gene Hackman a gafen ta matarsa a gidansu.
Tunda fari Trump ya sanar - amma ya dakatar daga bisani - da batun kakaba harajin kaso 25 cikin 100 a kan kayayyakin da ake ...
A wani mataki na nuna goyon baya, masoyansa sun taru a kofar shiga ginin majalisar, sun rera wakoki da jinjina ga dan ...
Yan sanda sun tabbatar da sace dalibai mata daga jami’ar tarayya ta Joseph Tarka da ke Makurdi, wacce a baya ake kira da jami ...
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sha yabo da caccaka a yayin da ya jagoranci taron majalisar koli na jam’iyyarsa ta APC ...
A shirin Nakasa na wannan makon mun duba yadda babban taron rukunonin al’ummar Nijar da aka kammala a ranar 20 ga watan ...
A gobe Alhamis, kungiyar Hamas zata mika gawawwakin yahudawa 4 da take garkuwa dasu a abinda ta bayyana da musayar fiye da ...
Hare-haren wata shaida ce ga karin wahalar da dakarun Ukraine ke sha a hannun rundunar sojin Rasha wacce ta ninkasu kudi da ...
Some results have been hidden because they may be inaccessible to you
Show inaccessible results